I have always been intrigued in the field of science and Engineering, especially with regards to the Oil and gas industry. Eventually, I chose to study Petroleum Engineering at Abubakar Tafawa Balewa University Bauchi, Nigeria.
Sunday, February 19, 2023
Award winning PTDF Statement of Purpose
Tuesday, August 30, 2022
PRYING INTO THE CONSCIENCE OF ASUU MEMBERS
Prof.
A.F. Umar
Department
of Microbiology,
Abubakar
Tafawa Balewa University, Bauchi - Nigeria
In
the quiet of my sitting room, I told a friend that ‘I am going to pick a pen’,
and write about the sad and retrogressive burning issue about the imbroglio
between ASUU and FG! And here l am, with a piece of my mind.
Anywhere,
the trending discourse is about ASUU strike! You will hear statements like….
ASUU is very selfish! ….. ASUU have gotten their match in this government! …..
We are waiting for who blink first? ….. the government has nothing to lose! ……
ASUU should or should not be paid their withheld salaries! ….. the strike has
lingered too long and has lost its appeal. And many more!
Amusing,
but not funny! This I consider prying into the conscience of ASUU members for
the wrong reasons. A reminder is that ASUU is on strike for revitalization of
the system, this is to make the students more comfortable in their learning
environment! They are also fighting for better condition of service, for the
system to be attractive for the best brain, thus reducing brain drain and
appeal to international scholars. This will ultimately attract foreign
students, halt capital flight (payment of school fees out of the shores of the
country) and improve competitiveness, amongst other advantages!
To
ASUU members and any well- meaning education stakeholder, this is Patriotism. A
fight to salvage a dying system! ASUU members have taken it upon themselves as
the last bastion safeguarding education in Nigeria. ASUU members are putting
everything on the line!
Primary
and secondary education in Nigeria are gone! Now, every single day private
schools are springing up for money milking purpose. WAEC pronounced 76% PASS
for registered candidates in 2022! Surprisingly, only few can make a coherent
sentence in English, and its usually a nightmare for lecturers when they come
to 100 Level in the university. Whose fault? Now the bandwagon is for
establishing private universities. At my last count, we have 117 private
universities, as against 49 federal and 57 state-owned universities. This is
really unprecedented! Only few of these universities can be called citadel of
learning. They can best be described as money making ventures! Business! If you
will also recall ASUU is fighting proliferation of universities, not because of
anything, but STANDARD maintenance!
The
government usually regard ASUU as very stubborn! And they have to be put in
their place as mere government employees! Wrong! Is this right? the answer is
capital NO! ASUU members are intellects, and will not accept master-slave
relationship. This is where the principle of collective bargaining sprung up!
Their wages have to be discussed in a round-table and agreed according to
international standards, as universities are universal! They are unique set of
professionals. If a Nigerian academic travel abroad, he or she should fit in
automatically and comfortably. Or do you think the managers of our economy to
function as square pegs in advanced countries. They will be dismissed on day
one! Serious countries look up to the academics to solve their problems. They
are regarded as critical thinkers, the life wires and assets of their
countries. If you desire development place premium to your education! USA has
Harvard, MIT and Stanford; UK has Cambridge, Oxford and Imperial college;
Malaysia has UPM and UTM; more examples can be seen in India, South Africa and
others places!
In
Nigeria, we are still at the stage of stopping salaries, just because some
forward-looking sensible individuals have said the right thing has to be done
correctly. This is considered an affront! They have to be taught a lesson!
Parents applauding the government decision of NO WORK, NO PAY! Is ASUU
responsible for all those number of months that they are on strike? They have
listened to various stakeholders and issued pleading letters to the authorities
to avert shutting down! Whose fault? What they forget is that an educated
person is naturally arrogant. He or she will die in silent but will never beg!
The university consist of two categories of people, the teachers and students,
others are support staff. That brings out to light why the non-academics called
off their strike! To me this is cosmetic! The classes are there, let them start
teaching! Oops.
Aspiring
academic staff must have first class or second class upper to be considered a
graduate assistant or a masters degree, with good standing to be admitted into
PhD program or PhD degree to be appointed lecturer I or II, depending on
research output/reputable and relevant publications. And this does not stop
until you become a Professor! An academic staff is always in-training or being
mentored. How do you expect them to accept miserable salaries or an award,
which is synonymous to modern day slavery! Ouch!
Through
this training they are mentored on integrity and sacrifice! Have you ever seen
any problem with leadership succession in ASUU? It is one-for-all; All-for-one!
The patriotism of ASUU has never been in doubt.
Now
breaking the truce!! For ASUU members, the present strike is a make or mar
struggle! For the soul of education! For tertiary education to survive! For the
system to work! For the Nigerian academic to raise their shoulders in
international gathering of academics! For the government, it is a test of
might! It is about ego! It is about blackmail! It is about the control of
funds!
But
now is time for sober reflections! ASUU’s nose has been bloodied, may get
tired, but their conscience will never die. Through this strike, ASUU has
exposed IPPIS irregularities. The battle line has been drawn! Forget about the
six months old strike! Now is when the mother of all strike will start, GOD FORBID!
A
lot of academics have started losing interest in the noble profession of
teaching. The young and intelligent scholars are leaving, signifying brain
drain. Older scholars will hang on and wait for opportunity to exit! This
signifies the beginning of the end of education in Nigeria. SAD!
This
strike has to end for the sake of posterity. Vice Chancellors have to come out
their comfort zone and help proffer solution, as heads of universities! Ego
have to give way! Sense of reasoning has to play role! The government has to
come out clean! They cannot implement no work, no pay, for a strike they
prosecute! They delay and still delaying negotiations. We have to salute ASUU
for coming this far! Compromises have to made to bring back the students to the
classrooms! The consequences of not heeding to these suggestions will have far
reaching effect in years to come.
As
it is being said “when you want to destroy a country, just destroy its
educational system, then it comes crumbling like a pack of cards”! And no nation
can develop beyond its educational standards. That explains where we are in the
comity of nations!
Now
I will drop my pen, Adios!
Prof
A F Umar, ATBU BAUCHI
Tuesday, April 12, 2022
ARC. DANGIWA AHMED MUSA: JAKADAN JAHAR KATSINA NAGARI A GWAMNATIN TARAYYA
Daga Alqalamin Yusuf Yakubu Yusuf
08066916130
Arc Dangiwa Ahmed
Musa dan Asalin jahar Katsina ne, yayi Digirinsa ta farko da ta biyu ne a
jami’ar Ahmadu Bello dake zaria a jahar kaduna a fannin zanen gine-gine (Architecture).
Ya kuma ci gaba da karatu inda yayi degree ta MBA a jami’ar Wharton dake
Pennsylvania, a kasar Amurka, sannan yayi wasu kwasa-kwasai na zanen gine-gine
da na’ura mai kwakwalwa, kara wa juna sani akan harkan gine-gine da kuma
shugabanci.
Mutanen kwarai
basu boyuwa koda kuwa sun boye kansu sai ALLAH ya nuwa wa mutane halin su na
kwarai komin tsowon zamani. Haka zalika, ya zama dole a gare mu domin mu fito
mu aiyana irin wadannan mutanen a ciki al’umma. Arch Musa Dangiwa yana daya
daga cikin wadannan mutanen. Haka yasa dole mu fito mu nuna wa jama’a musamman
al’ummar jahar katsina waye Arc Ahmed Musa domin su bashi gudunmawa domin kai
wa zuwa gaci don ci gaban al’umma baki daya. Arc Ahmed musa dan asalin jahar
katsina ne kuma tsohon shugaban ma’aikatar bada lamunin gidaje ta gwamnatin
tarayya watau Federal Mortgage Bank of Nigeria (FMBN) matsayin wanda shugaban
kasa Muhammadu Buhari ya nada shi a shekarar 2017.
Babu kokwanto
cewa jan ragamar aiyuwan gine-gine da dama da yayi a fadin kasar nan ya bude
masa ido wajen fahimtar matsalolin rashin ishenshun gidaje da ake fama dasu a
kasarnan. Wanan ya hada da aiki da yayi tare da kampanin TRIAD Associates
Kaduna, a inda ya samu damar kwarewa da sanin makaman aiki a fannin zana gine-gine da kuma kula da gina su. Hakan
ya bashi ikon zama mataimakin shugaba a wannan kampani na TRIAD Associates. A
sahel Mortgage kuma, ya samu Karin matsayi daga Property manager zuwa shugaban
fannin credit controlsannu zuwa matsayin manager mortgage banking.
Kadan gada
cikin nasarorin daya samu zan bayyana muku cikin izinin Allah.
1.
A
lokacin daya fara aiki a wannan ma’aikata, ya samu ikon gano cewa mafi yawancin
gidajen da bankin ya gina mutanen basu iya samun damar mallakar su saboda tsada
da kuma yawan kudin, hakan yasa Arc Dangiwa ya fito da wani tsari mai suna
“rent to own” watau za’a baka gida akan wani ka’idadden kudi wanda zaka biya a
cikin wasu shekaru ta hanyar biyan wani sashi na kudin a karshen ko wani wata.
Ta wannan hanya ne bankin FMBN a jahohin Nigeria suna samu damar bawa sunane
gidaje a masayin masu zaman haya har sai sun gama biyan kudin gidan baki daya
sai gidan ya zama mallakin su halak malak.
2.
Dangiwa
ba nan ya tsaya ba, ya kawo tsari na inshora (insurance) a cikin tsarin bada
lamunin gidajen na gwamnatin tarayya. Amfanin wanna tsayi kuwa shine idan gidan
da mutum yake ciki yayi gobara ko ruwa mai karfi ko wata annoba ta fada masa,
wannan inshora zata dauki nauyin gyaran
gidan, idan kuma inshora din mai gidan ta hada na tsarin inshora na mutuwa, toh
FMBN zasu ida biyan kudin wannan gidan a
maimakon iyalen wanda ya rasu.
3.
A
wani fannin kuma, Dangiwa yasan cewa mutanen Nigeria suna da kokwanton bi ta
hanyar lamunin bada gidaje na gwamnatin tarayya domin mallakar gidaje. Ya kara
da cewa ma’aikacin gwamnati ba zai iya biyan kasha 30 cikin dari na kudin gidan
na yake bukata ba, kamar yadda bankunan yan kasuwa suke bukata. Saboda haka
yasa a karkashin jagoran cin sa suka fito da wani tsari ta hanyar rage kudin da
ma’aikaci zai fara biya idan yana son gida zuwa kasha goma kachal cikin dari a
maimakom kashi 30 a gidan daya kai milyan 10. A misali idan mutum yana son
gidan miliyan goma, a da zai fara biyan kashi 30% watau Miliyan uku, amman ta
wanna tsari, ma’aikaci zai biya miliyan daya ne kadai ta tashin farko watau
kasha goma na kudin gidan. Ta wannan tsari ne mutane da dama suka samu damar
mallakar gidaje.
4.
Ga
masu cewa gwamnati tana tafiyar hawainiya wajen samar da gidaje, Arc Dangiwa ya
basu amsa inda yace babu kasar data samu nasarar smar da gidaje ma yan kasa ba
tare da tallafi daga gwamnati ba, wanna yasa ya zama dole a karfafa ma’aikatu
masu kula da samar da wannan tallafin wanda anan Nigeria itace FMBN domin yin
aiki yadda ya dace a cikin karamin lokaci. Ya ci gaba da kawo misali cewa a
kasar Malaysia wanda sun samu nasarar hakan. Haka zalika kasar Canada ma nata
tsarin ya hada da bada gudummawa watau contribution cikin wannan tsari daga yan
kasa tun daga ramar da mutum ya fara aiki. Wannan itace kadai hanyar da zaa
tara kudin da zasu isa mutane sun mallaki gidaje cikin kankanin lokacin a cewar
Arc Dangiwa.
5.
A
wani gefe kuma, bayan neman mafita ga matsalar samar da gidaje ma yan Nigeria,
arc dangiwa bai tsaya nan ba, yayi kokari wajen samarwa da inganta walwala ma
masu aiki a karkashin sa watau ma’aikatan FMBN. A cewar sa lokacin daya fara
shugabancin FMBN, a samu gwiwar ma’aikatan tayi sanyi saboda dalilai masu yawa.
Kadan daga ciki shine wasu ma’aikata basu samu Karin girma ba har tsawon
shekaru goma, Amman da zuwan Arc Dangiwa duk an kara musu girma kamar yadda ya
dace a bisa doka. Sai kuma batun wadanda aka basu rancen kudi don samun gidaje
wadanda kudin suna hayar gida bai kai a basu wannan ranceba ko da a wajen garin
Abuja ne, Arc ya tabbatar da an kara musu kudin da ake bayarwa na gida har zuwa
kashi dari. Wannan duk yayi domin su samu karfin gwiwa suyi aiki cikin natsuwa
da nishadi.
6.
Akwai
kuma batun ma’aikata na wucin gadi watau casual staff guda 276 da Arc Dangiwa
ya samu a lokacin daya fara aiki a FMBN, wadannan ma’aikata ana biyan su 40,000
a duk wat aba tare da kuma an basu takardar aiki na dindindin ba alhali wasu daga
cikin su ma digiri ne dasu. Wanna yasa Arc dan giwa ya bawa fiye da kashi
hamshin na wadannan ma’aikata takardar aiki da dindindin.
7.
Ya
kuma kawo amfani da takardar mallakar fili (certificate of occupancy) wajen
mallakar gidaje, a maimakon banki ya sayi gidaje ya rabawa wa ma’aikata domin
su biya a tsawon wani lokacin, sai ya kasance an koma bayar da rancen kudi
domin ma’aikata su gina gidajen su akan filin da suka mallaka a ko ina filin
yake a fadin Nigeria. Ana bada kudin ne a matakai uku. Ana fara bayar da kasha
30% domin a fara gini, 30% idan an kai matakin rufa gidan sannan 40% domin
kamala aikin ginin gidan.
8.
Kafin
Arc Dangiwa ya karbi ragamar FMBN, mafi yawancin aiyukan banki ana gudanar dasu
ne ta hanyar gargajiya ba tare da amfani da na’ura mai kwakwalwa ba, amman yana
fara shugabancin wannan banki mafi yawa na aikin bankin ya koma ta hanyar amfani da komputa. Kawai
zaka danna *219# ne a wayar ka ta hannun domin mu’amala da bankin cikin sauki a
duk inda kake a fadin duniya. Wannan anyi shi ne don tabbatar da gaskia da
samun sauki wajen aikin banki ba tare da boye boye ba.
9.
Abu na
gaba daya kawo na ci gaba a wannan baki shine rage aikin bankin daga babban
ofis din sun a Abuja zuwa jahohi, kafin zuwan Arc dangiwa, bada gidaje kawai
anayi ne a hedkwata, amman yanzu jahori zasuiya bada shawari na bada gida zuwa
da hedkwata. A dalilin haka ne bankin ya bayar da kudin da suka kai biliyan 30
a cikin shekaru uku da suka wuce (2017 2020). An samu kari sosai in aka lura da
cewa a shekaru 25 da suka wuce (1992 – 2017) bankin ya saki biliyan 10 ne
kacal. Wannan ya nuwa cewa an samu karin 310%
na kudin da banki ya sake a karkashin Arc Dangiwa.
10. Bugu da kari, lokacin da yake jagorantar wannan ma’aikata, yayi
aiki tukuru cikin amana da kishin kasa, hakan yasa yaga ya zama dole domin ya
haka kai da gwamnatin jahar katsina karkashin jagorancin gwamna Hon Aminu Bello
Masari domin ganin an samu hadin kai a tsakanin manyan jahar katsina, yan
siyasa da kuma sauran mutanen jahar katsina baki daya.
11. Wannan irin kudiri nasa na nagarta da kishin kasa ya haifar da da
ko uma ya;ya masu ido ta hanyar samar da fahimta da jituwa cikin abota a
tsakanin yan jahar kasina a fadin duniya baki daya. Wanna ya kawo mana ci gaba
da shigar al;umma cikin harkan mulki don kawo ci gaba mai daurewa har abada.
12. A skerarar da ta gabata ne watau 2021 kungiyar nan mai suna Housing
development advocacy agency (HDAN) karkashin jagorancin Mista Festus Adebayo suka
bashi lambar yabo ta gwazon shekara a wani taro a akayi a abirnin tarayya
Abuja. Mista Adebayo yace anba Arc Dangiwa wannan lambar yabo ne a bias namijin
kokari da yake yi wajen samar da gidaje wa yan Nigeria baki daya cikin sauki
kuma cikin takaitaccen lokaci. Kadan daga cikin nasarorin arc dangiwa shin
araba makuden kudi kimanin Biliyan 169.8 a matsayin rancen gidaje a cikin
shekarun 2017 zuwa 2021, kari na fiye da kasha dari a kan kudin da aka fitar
lokacin da aka haka National Housing Funds watau NHF shekaru 25 da suka wuce.
Waddanan kadan
Kenan daga cikin nasarorin Arc Dangiwa ya samu a matsayin sa na shugaban
ma’aikatar bada lamunin gidaje ta gwamnatin tarayya watau Federal Mortgage Bank
of Nigeria (FMBN) 2017 – 2022.
#DANGIWA_IS_COMING_2023
#DANGIWA_2023_FRONTIERS
Monday, February 24, 2020
Total/NNPC Masters Overseas Scholarship
https://krb-sjobs.brassring.com/TGnewUI/Search/Home/Home?partnerid=30080&siteid=6558#Applypage
Link for the Total/NNPC masters oversees scholarship in france
1. In the search field, type Nigeria
2. When the new page opens, click the square box to NNPC total oversees scholarship. Then click apply to jobs at the bottom
3. You will be required to open account on the portal. Input your email and password to register
4. Then start filling the forms
Yusuf Yakubu YUSUF
24th Feb, 2020.
Thursday, January 09, 2020
The 9 keys to a successful interview
Saturday, November 30, 2019
Congratulations, Barr. Zainab Yusuf Zwall Esq
![]() |
Barr Zainab Yusuf Zwall Esq |
Friday, August 16, 2019
GROUP WITHDRAWS PETITION SAY EVIDENCES AGAINST SENATOR NOT FULLY SUSTAINED
![]() |
Mal Uba Sani as the Senator Representing Kaduna Central |
![]() |
The statement |